Connect with us

News

Zan kawar da matsalar tsaro kafin na sauka daga mulki – Buhari

Published

on

Buhari

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce yana son ganin ya kawar da duk wata matsalar tsaro da ke addabar ƙasar kafin ya sauka daga mulki.

Advertisement

Shugaban ya faɗi haka ne a wurin bikin bayar da lambobin girmamawa ga mashahuran mutanen da gwamnati ta karrama, wanda ya gudana a Abuja.

Najeriya ta hana amfani da maganin tarin da ‘ya kashe’ yara a Gambia

Advertisement

Ya ce yana son ya jaddada alwashin da ya sha a lokacin bikin tunawa da ranar samun ƴancin kai na ƙasar, cewar burinsa shi ne ya miƙa wa shugabannin da za a zaɓa, kasar, ba tare da wata matsalar tsaro ba.

A lokacin bikin karramawar shugaba Buhari ya kuma tunatar da waɗanda suka samu lambar girmamawar cewa ba an ba su ita ne domin kwalliya ba, sai domin tunatar da su nauyin da ke kansu a matsayin ƴan kasa nagari.

Advertisement

BBC

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending