Connect with us

News

Yan sanda sun gano gida sayar da jarirai a Nasarawa

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Rundunar ‘yan sanda Nasarawa da ke Najeriya ta ce ta gano gidan da ake zargin sayar da jarirai a karamar hukumar Karu na jihar.

Advertisement

 

Rundunar ta ce ta ceto mata shida da kuma jariri ɗan wata shida a gidan.

Advertisement

Gobara Ta Tashi A Tashar Mota Ta NTA Da Ke Filato

A sanarwar da suka fitar, jami’in hulda da jama’a na yansanda yankin, DSP Ramhan Nansel ya ce da misalin 2 na rana suka kai samame Karu bayan samun wasu bayanan sirri.

 

Advertisement

Ya ce ana basaja da gidan ne a matsayin gidan kula da marayu. Sai dai bincike ya gano cewa ana garkuwa da kananan yara ana yi musu ciki sannan a sayar da jariran da suka haifa.

 

Advertisement

An dai cafke wasu mutum uku da ake zargin ke aikata wannan muggun aika-aika.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending