News
Kotun Koli Ta Tabbatar Da Lawan A Matsayin Sahihin Dan Takarar Yobe Ta Arewa
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Kotun koli ta tabbatar da Ahmed Lawan a matsayin dan takarar Sanatan Yobe ta Arewa.
A hukuncin da kotun ta yanke, Mai shari’a Centus Nweze ta zargi Bashir Machina da shigar da kara a babbar kotun tarayya da ke Damaturu ta hanyar samo sammaci ba tare da shaidar baka da ke tabbatar da zargin damfara ba.
Channals
Advertisements
-
News5 days ago
ICPC Ta Yi Barazanar Daurin Shekaru 7 Ga Masu Yiwa Baki Rajistar NIN A Matsayin Yan Najeriya
-
News1 day ago
Jam’iyyar ADC Ta Yi Watsi Da Cire Ta Daga Rijista, Ta Sha Alwashin Kalubalantar Hukuncin Kotu
-
News6 days ago
Hayar Jirage Hadi Sirika Ya Dakko Daga Habasha Don Damfarar Yan Najeriya Da Sunan “Nigeria Air” — Shaida
