News
Kotun Koli Ta Tabbatar Da Lawan A Matsayin Sahihin Dan Takarar Yobe Ta Arewa
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Kotun koli ta tabbatar da Ahmed Lawan a matsayin dan takarar Sanatan Yobe ta Arewa.
A hukuncin da kotun ta yanke, Mai shari’a Centus Nweze ta zargi Bashir Machina da shigar da kara a babbar kotun tarayya da ke Damaturu ta hanyar samo sammaci ba tare da shaidar baka da ke tabbatar da zargin damfara ba.
Channals
Advertisements
-
News1 day ago
Jam’iyyar Labour Party Ta Yi Alkawarin Kafa Hukumar Kula Da Hayar Gidaje A Kano
-
News3 days ago
Shettima @60: Haƙurinsa, Biyayyarsa Sun Taimaka Wajen Ciyar Da Manufofin Shugaba Tinubu Gaba — Kwankwaso
-
News6 days ago
KANO:’Yan Mata Uku ’Yan Gida Ɗaya Sun Mutu A Kifewar kwale-kwale A Tiga
