News
Kanin tsohon Shugaban Kasa ’Yar’aduwa ya lashe kujerar Sanata a Katsina
Abdulaziz Musa ’Yar’aduwa, kane ga tsohon Shugaban Kasa, Umaru Musa ’Yar’aduwa, ya lashe kujerar Sanatan Katsina ta Tsakiya a karkashin jam’iyyar APC.
INEC ta bayyana shi a matsayin wanda ya lashe zaben bayan ya samu kuri’a 153,512, yayin da Aminu Sirajo na PDP ya sami kuri’a 152,140.
Advertisements
Advertisements
Sai dai wakilan jam’iyyar PDP sun ki amincewa da sakamakon a wajen tattara shi.
Advertisements
Advertisements
