Connect with us

News

Wata ɗaliba ta ƙunnawa ɗakin kwanan ɗalibai huta a abuja

Published

on

DAGA  KABIRU BASIRU FULATAN

 

 

Advertisement

Wata ɗaliba a ɗaya daga cikin jami’o’yin dake kasar a dake Abuja, ta bunkawa ɗakin kwanan ɗalibai wuta.

 

Advertisement

Ɗalibar wacce ta tattaro katifun ɗaliban dake kwana a ɗakin da ta kunnawa wutar ta kuma samo ashana ta kunna huta akan katifun sannan ta fito wajen ɗakin ta tsaya a bakin kofa riƙe da wuƙa a hannunta.

Allah ya yiwa Ma’aikaciyar Jalla Rediyo a Kano ta rasu

Advertisement

Fefen bidiyan da aka wallafa a shafin sada zumunta ya nuna yadda ɗalibar take ta murmushi a lokacin da wutar take ci ta kuma ƙi bari a shiga a kashe wutar.

 

Advertisement

 

Bidiyan ya nuna yadda sauran ɗaliban suke ta gudun tsira, sauran kuma na ta kururuwar kawo musu ɗauki duba da yadda hayaƙi ke tashi a sashin kwanan ɗaliban.

Advertisement

 

An jiyo wasu na mamakin wannan ɗalibar duba da yadda take murmushi da kuma kai kawo a gaban ɗakin da wutar take ci.

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Wannan bidiyan dai ya samu makallata da dama, yayin da wasu suka bayyana ra’ayinsu akan cewar tabbas wannan ɗalibar tana da taɓun hankali domin ba wanda zai yi abinda ta yi cikin hankali.

Advertisement

 

Wasu kuwa na ta’allaka wannan mummunan aiki na wannan ɗalibar da cewar shaye-shaye ne ya janyo ta aikita hakan.

Advertisement

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending