Kotun Ɗaukaka Ƙara da ke Abuja ta dakatar da aiwatar da hukuncin da Babbar Kotun Tarayya ta yanke, wanda ya umarci Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta...
Rundunar ’Yan Sandan Najeriya ta ce ta bankado wata babbar zambar yanar gizo da ta janyo asarar naira biliyan 7.7. An yi zambar ne ta hanyar...
Wasu ƴan bindiga dauke da muggan makamai sun kai wani mummunan hari a unguwar Grow Homes Estate da ke Chikakore, kusa da Kubwa a birnin tarayya...
Wasu abubuwa sun fashe a kusa da Barikin Sojojin Mogadishu da ke Abuja, babban birnin tarayyar ƙasar. Rundunar Sojin Nijeriya ce ta bayyana hakan a wani...
Hukumar Raya Birnin Tarayya (FCTA) ta ce za ta karɓe filaye 4,794 a Abuja daga ranar Litinin mai zuwa, saboda masu su sun gaza biyan kuɗin...
Kungiyar Ƙananan Likitoci ta Najeriya (NARD), reshen Babban Birnin Tarayya Abuja, ta ce za ta shiga yajin aikin gargadi na kwanaki uku daga yau Talata, domin...
Wani dan Bijilanti mai suna Mujahid Ibrahim, mai shekaru 32, ya harbe kansa a kafafu yayin da yake kokarin tsoratar da wani mutumi a unguwar Dei-Dei,...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT) Nyesom Wike, ya dakatar da Injiniya Shehu Hadi Ahmad, Sakatare Janar na Hukumar Raya Babban Birnin Tarayya...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Aƙalla mutum bakwai ne suka rasu sakamakon ruhsewar wani gini a babban birnin tarayya Abuja. Muƙaddashin daraktan hukumar bada agajin gaggawa ta...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Akalla mutane 21 ne suka rasa rayukansu a wani hatsarin mota da ya afku a hanyar Kaduna zuwa Abuja tsakanin kan iyakar...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Zanga-zanga ta ɓarke a Babban Birnin Tarayya Abuja sakamakon wahalar man fetur da ake fama da ita. Mazauna Abuja ɗauke da kwalaye...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Wata babbar kotun tarayya a Abuja ta aike da wasu daga cikin waɗanda suka gudanar da zanga-zangar tsananin rayuwa zuwa gidan yarin...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Cinkoson ababen hawa ya tsayar da Matafiya kan titin Kaduna Zuwa Abuja inda ya sanya matafiya su ka yi cirko-cirko a kan...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Wasu mazauna kauyukan da basu jituwa da juna sun kashe jami’ai 16 na runduna ta 181 ta Amphibious Battalion ta sojojin Najeriya...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Hukumar kula da birnin tarayya Abuja, ta rusa gidaje sama da 15,000 na haramtattun gidaje da gidajen kwana a gundumar Gwarinpa da...
DAGA MUHAMMAD BASHIR MUSA A yayin da sace-sacen jama’a ke kara kamari a babban birnin tarayya Abuja, an kama wasu jami’an ‘yansanda bisa zargin kwatar...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Ministan Tsaro, Mohammed Abubakar Badaru, ya kaddamar da kwamitin aiwatar da ayyuka na mutane takwas domin samarwa da kuma sanya na’urorin sa...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Kungiyar Sanatocin Arewa NSF ta yi Allah-wadai da mayar da wasu sassan babban bankin Najeriya da hedikwatar hukumar kula da filayen jiragen...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Rundunar ’yan sandan Nijeriya reshen Abuja ta sanar da kama wani da ake zargin kasurgumin mai garkuwa da mutane ne a...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Gwamnatin tarraya ta bayyana cewa za ta mayar da shalkwatar hukumar kula da filayen jiragen saman ƙasar (FAAN) zuwa birnin Lagos Matakin...