News
Cinkoson Ababen Hawa Ya Tsayar Da Hanyar Kaduna Zuwa Abuja Cak
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Cinkoson ababen hawa ya tsayar da Matafiya kan titin Kaduna Zuwa Abuja inda ya sanya matafiya su ka yi cirko-cirko a kan ganyar.
Rahotanni na nuni da cewa titiin a halin yanzu ya rawaito cewa, wasu matafiya sun baiyana cewa cinkoson ababen hawan ya faru ne sakamakon faduwar wata babbar mota a daidai garin Katari, jihar Kaduna.
Kotu Ta Ɗaure Matashin Da Ya Kashe Mahaifinsa Ta Hanyar Zuba Masa Guba A Cikin Abinci
An hangi fasinjoji da masu ababen hawa sun yi cirko-cirko a yayin da hanyar ta tsaya cak ba motsi.
Advertisements
