News
Shugaba Tinubu Ya Naɗa Sabbin Shugabannin A Hukumar DSS Da NIA
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa Adeola Oluwatosin Ajayi a mastayin sabon shugaban hukumar ‘yan sandan farin kaya (DSS)
Ajayi zai maye gurbin Yusuf Magaji Bichi wanda shine shugaban hukumar tun lokacin tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari.
Cinkoson Ababen Hawa Ya Tsayar Da Hanyar Kaduna Zuwa Abuja Cak
Sannan ya naɗa Ambasada Muhammad Muhammad a matsayin shugaban hukumar leƙen asiri na Nijeriya bayan murabus ɗin tsohon shugaban Ahmed Rufai.
Wannan sanarwar ta fito daga bakin mai ba shugaban ƙasa shawara a fannin yaɗa labarai Ajuri Ngelale.
-
Opinion6 days ago
Ayyuka, Bin Diddigi, Biyan Kudi, Sakamako: Dabarun Kano Da Suka Zarce Jihohi 35
-
Opinion6 days ago
Tiriliyan ₦210 na Karya: Yadda Bala Wunti Ya Warware Dukkan Rudanin da Ya Mamaye Zaman Majalisar Dattawa Kan Asusun NNPC
-
News4 days ago
Likitan El-Rufai Ya Shiga Matsala Kan Zargin Bayar Da Rahoton Jinya Na Bogi
