Connect with us

News

Wike Ya Dakatar Da Sakatare Janar Na Hukumar FCDA Har Sai Baba Ta Gani

Published

on

Wike Ya Dakatar Da Sakatare Janar Na Hukumar FCDA Har Sai Baba Ta Gani

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT) Nyesom Wike, ya dakatar da Injiniya Shehu Hadi Ahmad, Sakatare Janar na Hukumar Raya Babban Birnin Tarayya (FCDA), har sai baba ta gani.

Advertisement

Lere Olayinka, Mataimaki na Musamman kan Sadarwar Jama’a da Sabbin Kafofi Labarai ga Ministan ne, ya bayyana hakan cikin wata gajeriyar sanarwa a ranar Alhamis.

Kano: Fiye Da Kashi 70% Na Mata Na Zaɓar Haihuwa A Gida Duk Da Haɗarin Da Ke Tattare Da Hakan — Bincike

A cewar Olayinka, dakatarwar Ahmad ta fara aiki nan take.

Advertisement

Ko da yake ba a bayyana dalilin wannan mataki ba, “an umarci Sakatare Janar da aka dakatar da ya mika mulki ga Daraktan Ayyukan Injiniya na FCDA.”

 

Advertisement

DAILY TRUST 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending