Connect with us

News

Kotu Ta Aike Da Masu Zanga-zangar Tsadar Rayuwa Zuwa Gidan Yarin Kuje

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

Wata babbar kotun tarayya a Abuja ta aike da wasu daga cikin waɗanda suka gudanar da zanga-zangar tsananin rayuwa zuwa gidan yarin Kuje, bayan sun ƙi amda tuhumar laifin cin amanar ƙasa.

Advertisement

Jaridar Punch ta rawaito cewa mai shari’a Emeka Nwite ce ta bayar da umarnin a ajiye su har zuwa lokacin da za a saurari shari’a dangane da bayar da belinsu ranar 11 ga watan Satumba.

Manya-Manyan ‘Yan Adawa A Najeriya Na Tattaunawa Kan Hadaka Gabanin Zaben Shekarar 2027

Mutanen da ake tuhumar dai sun musanta dukkan laifukan da gwamnatin tarayyar Najeriya ke tuhumar su da aikatawa guda shida da suka jiɓanci ta’addanci.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending