Connect with us

News

Manya-Manyan ‘Yan Adawa A Najeriya Na Tattaunawa Kan Hadaka Gabanin Zaben Shekarar 2027

Published

on

Obi Kwankwaso Atiku (1)

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI TUKUNTAWA 

Manya-manyan ‘yan adawa uku Atiku Abubakar na Jamiyyar PDP, Peter Obi na Jamiyyar Labour Party da Rabiu Kwankwaso na Jamiyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) a Najeriya na tattaunawa kan yiwuwar hadaka gabanin zaben shugaban kasa na shekarar 2027.

Advertisement

Mataimakin kakakin jam’iyyar PDP na kasa Ibrahim Abdullahi ne ya bayyana hakan a gidan talabijin na Channels a ranar Litinin.

Manya-Manyan ‘Yan Adawa A Najeriya Na Tattaunawa Kan Hadaka Gabanin Zaben Shekarar 2027

Abdullahi ya ce, za su ajiye muradun kashin kansu a gefe su kulla kawance mai karfi don ceto Najeriya a cikin kangin da jam’iyyar APC ta cefa kasar a shekarar 2027.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending