Connect with us

News

Jirgin ruwa ya kife da mutum 39 a tekun kasar Indiya

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

Rahotanni da ke fitowa daga ƙasar China na nuna cewa wani jirgin ruwa na kamun kifi mai ɗauke da mutum 39 ya kife a tekun Indiya.

Shugaba Xi Jinping ya bayar da umarnin yin dukkan mai yiwuwa domin tsamo mutanen.

Advertisement

 

Sanatan Kano-ta-Tsakiya ya buɗe shafin Facebook domin tattaunawa da al’umma.

Ana tsammanin akwai ƴan China 17 daga cikin mutanen 39 da ‘yan Indonesia 17 da kuma ‘yan Philiphines 5.

Advertisement

China da ta kasance ƙasar da ta fi ko wacce a duniya ruwa mai zurfi da ake kamun kifi cikinsa, ta tura manyan jiragen ruwa guda biyu domin gudanar da aikin ceto.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending