News
Jirgin ruwa ya kife da mutum 39 a tekun kasar Indiya
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Rahotanni da ke fitowa daga ƙasar China na nuna cewa wani jirgin ruwa na kamun kifi mai ɗauke da mutum 39 ya kife a tekun Indiya.
Shugaba Xi Jinping ya bayar da umarnin yin dukkan mai yiwuwa domin tsamo mutanen.
Sanatan Kano-ta-Tsakiya ya buɗe shafin Facebook domin tattaunawa da al’umma.
Ana tsammanin akwai ƴan China 17 daga cikin mutanen 39 da ‘yan Indonesia 17 da kuma ‘yan Philiphines 5.
China da ta kasance ƙasar da ta fi ko wacce a duniya ruwa mai zurfi da ake kamun kifi cikinsa, ta tura manyan jiragen ruwa guda biyu domin gudanar da aikin ceto.
-
News4 days agoWasu Ƴan Daba Sun Kai Farmaki Kasuwar Siyar Da Wayoyi Ta Farm Center Dake Kano
-
News6 days agoWasu Fusatattun Matasa Sun Ƙona Mutum Uku Har lahira A Filato
-
News5 days agoAbin Takaici Ne A Kyale Mata Su Cire Wandunan Da Aka Basu Akan Titi Suna Dagawa A Cikin Al’ummar Da Ke Alfahari Da Kunya Da Addini
