News
Hajjin bana:Yau za a fara jigilar alhazai a jihar Kano
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Hukumar Alhazai ta Jihar Kano ta shirya fara jigilar maniyyatan jihar zuwa Saudiyya don gabatar da Hajjin 2023.Cikin sanarwar da ta fitar ta Sashen Hulɗa da Jama’a, Hukumar ta buƙaci maniyyata daga yankunan Tudun wada, Doguwa, Bebeji da Garun Malamda su hallara a sansanin alhazan jihar yau Lahadi da misalin ƙarfe 8:00 na dare.
Matasa Sun Bankawa Baburin Adaidaita Sahun Masu fashin waya Wuta A Ƙofar Famfo Kano
Hukumar ta kuma buƙaci maniyyatan da su kasance sanye da tufafi na bai-ɗaya da aka tanadar musu domin jigilarsu zuwa ƙasa mai tsarki.
-
Opinion4 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News6 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News2 days ago
Gwamna Abba Ya Ayyana Murtala Sule Garo A Matsayin Wanda Zai Yi Masa Takarar Mataimakin Gwamna A Zaɓen 2027
