Connect with us

News

Hukumar Hisba ta kama mutane biyu bisa zargin auren jinsi a Kano

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN.

 

Advertisement

Hukumar Hisba ta jihar Kano ta ce ta kama wasu mutane biyu da ake zargi da yunkurin shirya auren jinsi.

Kwamandan Hisba, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ne ya bayyana haka a lokacin da yake zantawa da manema labarai a ranar Asabar.

Advertisement

Sharuda Shida Da Sai Ka Cika Za A Saka Ka A Cikin Auren Zawarawan Kano

Ya ce a cikin wani faifan bidiyo, an ga wasu samari biyu mai suna Khalifa da Abubakar suna kokarin sumbata a yayin wani biki, wanda ake zargin bikin aurensu ne.

jaridar Daily post ta rawaito cewa Sai dai wadanda ake zargin sun musanta zargin cewa taron bikin ranar haihuwa ne ba bikin aure ba kamar yadda suka yi ikirari.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending