News
NIN-SIM: Masu Hulda Da Kamfanonin Sadarwa Sun Koka Kan Katse Layinsu Daga Tsarin Kira
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN
A ranar Larabar da ta gabata ne wasu masu hulda da kamfanonin sadarwa suka nuna rashin jin dadinsu kan katse layinsu da kamfanonin sadarwa suka yi daga tsarin kiran waya, duk da cewa kuwa, sun bi umarnin alakanta lambarsu ta kasa (NIN) da layinsu na kiran waya (SIM).
Masu hulda da kamfanonin sun bayyana rashin jin dadin su ne a wata hira da suka yi da Kamfanin Dillancin Labarai na Nijeriya, NAN a Legas.
Gwamnatin Tarayya Ta Gargaɗi Ƴan Najeriya Da Su Daina Tarawa Ƴan Bindiga Kuɗi
NAN ta ruwaito cewa, kamfanonin sadarwa a Nijeriya da suka hada da MTN, Airtel, da Globacom da dai sauransu, hukumar kula da harkokin sadarwa ta Nijeriya, NCC ta basu umurnin aiwatar da cikakkiyar dokar katse layi daga tsarin kiran waya ga duk wani layin da ba a alakanta shi da NIN ba ko kuma wadanda sun alakanta amma ba a iya tantance NIN din ba zuwa 28 ga watan Fabrairu, 2024.
-
News3 days ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion7 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News3 days ago
Zaben 2027: INEC Ta Amince Da Atiku Abubakar, ‘Yan Takarar ADC 470
