Connect with us

News

Kotun koli ta tabbatar da Abdullahi Sule a matsayin gwamnan Nasarawa.

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

Kotun koli ta ayyana Abdullahi Sule na jam’iyyar APC a matsayin gwamnan jihar Nassarawa.

Advertisement

Kotun dai ta yi watsi da karar da dan takarar gwamna na jam’iyyar PDP David Umbugadu ya shigar inda yake kalubalantar nasarar Abdullahi Sule.

Hukumar NDLEA Ta Kama Mutane 58 Da Ake Zargi Da Shan Miyagun Kwayoyi A Filin Wasa Na Sani Abacha Da Ke Kano

Kwamitin alkalai ya yanke hukuncin bai daya inda ya kori ƙarar saboda rashin cancanta.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending