News
Kotun koli ta tabbatar da Abdullahi Sule a matsayin gwamnan Nasarawa.
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Advertisements
Advertisements
Kotun koli ta ayyana Abdullahi Sule na jam’iyyar APC a matsayin gwamnan jihar Nassarawa.
Advertisements
Kotun dai ta yi watsi da karar da dan takarar gwamna na jam’iyyar PDP David Umbugadu ya shigar inda yake kalubalantar nasarar Abdullahi Sule.
Advertisements
Advertisements
Kwamitin alkalai ya yanke hukuncin bai daya inda ya kori ƙarar saboda rashin cancanta.
Advertisements
