Connect with us

Sports

Super Eagles ta doke Guinea-Bissau, inda ta tsallake zuwa zagaye na 16 na gasar AFCON

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

Super Eagles ta tsallake zuwa zagaye na gaba na gasar cin kofin nahiyar Afirka (AFCON) bayan ta doke Guinea-Bissau da ci 1-0 a ranar Litinin.

Advertisement

Eagles ce ta fara cin kwallo a minti na 36 da fara wasa bayan da Sangante na Guinea-Bissau ya zura kwallo a raga.

Abubuwan Da Ke Hana Magance Matsalar Tsaro A Arewacin Najeria – Sharrif

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending