Sports
Super Eagles ta doke Guinea-Bissau, inda ta tsallake zuwa zagaye na 16 na gasar AFCON
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN
Super Eagles ta tsallake zuwa zagaye na gaba na gasar cin kofin nahiyar Afirka (AFCON) bayan ta doke Guinea-Bissau da ci 1-0 a ranar Litinin.
Eagles ce ta fara cin kwallo a minti na 36 da fara wasa bayan da Sangante na Guinea-Bissau ya zura kwallo a raga.
Abubuwan Da Ke Hana Magance Matsalar Tsaro A Arewacin Najeria – Sharrif
Advertisements
