Connect with us

News

Gwamnatin Jigawa zata Kashe Sama  biliyan 1.4 domin gyaran Makabartu da Masallatai

Published

on

Gwamnan Jihar jigawa dan modi

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN

 

Advertisement

 

A jiya juma,a ne gwamnatin jihar Jigawa ta amince da kashe sama da Naira biliyan 1.4 don ginawa da kuma gyara masallatai da makabartu a fadin jihar.

Advertisement

 

Mista Sagir Musa, kwamishinan yada labarai, matasa, wasanni da al’adu, ya shaidawa manema labarai a Dutse cewa majalisar zartarwa ta jiha ce ta amince da kashe kudin.

Advertisement

 

Hakika Jahar jigawa na bukatar Karin makabartu da Kuma masallatai cewar kwamishinan

Advertisement

 

Ya kara da cewa, za a yi amfani da wani bangare na kudaden ne wajen gina fadojin Hakimai. A cewar kwamishinan.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending