Opinion
Babu karancin man fetur a mulkin buhari sai dai ace tsada-Muhammad Muhammad zahraddin
Daga Muhammad Muhammad zahraddin
Idan mukai duba da gwamnatocin da suka gabata duk adaawarmu sai mun sarawa gwamnatin Buhari akan wadatuwar man fetur, saboda haka bai kamata mu zargi gwamnatin Buhari a karancin Man fetur ba, sai dai muce yayi tsada kuma duk tsadarsa kanema ka samuma ai arziƙine.
Idan zamu kalli gwamnatin Buhari da duba na adalci tunda muka zabeshi a 2015, ba’a samu ƙarancin Man fetur ba a fadin kasa baki daya (Nationwide) sai awannan tsakanin.
Saɓanin gwamnatocin da suka shude wadanda ƙarancin man fetur ya zama ruwan dare a mulkinsu musamman a watannin da ake yin wasu bukukuwa ( festivals) din da zai sa a tafi hutu (public holidays).
Amma a mulkin shugaba Buhari ne muka manta da wadancan matsalolin saboda munyi bye bye da matsalolin karancin man fetur.
-
Opinion7 days ago
Ayyuka, Bin Diddigi, Biyan Kudi, Sakamako: Dabarun Kano Da Suka Zarce Jihohi 35
-
Opinion7 days ago
Tiriliyan ₦210 na Karya: Yadda Bala Wunti Ya Warware Dukkan Rudanin da Ya Mamaye Zaman Majalisar Dattawa Kan Asusun NNPC
-
News5 days ago
Likitan El-Rufai Ya Shiga Matsala Kan Zargin Bayar Da Rahoton Jinya Na Bogi
