Connect with us

News

Kungiyar  ASUU Ta Yi Barazanar Tsunduma Yajin Aiki A Kasa Baki Daya

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

Kungiyar malaman jami’o’in Nijeriya, ASUU, ta yi barazanar tsunduma yajin aiki a yayin da take kokawa kan gazawar gwamnatin tarayya ta nada majalissar gudanarwar jami’o’in tarayya.

Advertisement

Shugaban kungiyar ta ASUU, Farfesa Emmanuel Osodeke ne ya yi wannan barazanar a wani taron manema labarai da aka gudanar a sakatariyar kungiyar ta kasa da ke Abuja.

TURNUƘU DAGA RIBAS: Gwamna Fubara ya ce zai binciki gwamnatin Nyesom Wike

Jaridar Daily Post ta ruwaito cewa Kungiyar wacce ta ce gwamnatin tarayya ta rusa shugabannin jami’o’in a watan Mayun shekarar da ta gabata, ta bukaci ‘yan Najeriya da su dora wa gwamnati alhakin duk wani matakin da za ta dauka na nuna rashin amincewa da matakin da gwamnati ta dauka.

Advertisement

 

 

Advertisement

DETAILS SOON

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending