Connect with us

News

Kamfanin  WhatsApp na duba yiwuwar barin Najeriya

Published

on

Advertisements
ads

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

Mako guda bayan gwamnatin Najeriya ta ci tarar kamfanin Meta, wadanda su ka kirkiri WhatsApp ta Dalar Amurka Miliyan 200 kan karya dokar bin bayanan sirri, kamfanin na Meta ka iya rufe ayyukansa a kasar sakamakon bukatun da hukumomi suke gabatar masa.

Jaridar Punch ta ruwaito cewa wasu majiyoyi sun shaida cewa kamfanin Meta wanda ke da WhatsApp na duba yiwuwar janyewa daga Najeriya.

Abubuwa Biyar Da Suka Faru Ranar Farko Ta Zanga-zanga A Najeriya

Baya ga cin tarar kamfanin, hukumar FCCPC ta kuma umarci WhatsApp ya dena hada bayanan masu amfani da shi da shafin Facebook ba tare da amincewar su ba.

Sannan hukumar ta bukaci WhatsApp ya bayyana bayanan da ya karba daga masu amfani da shi.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending