Connect with us

News

Innalillahi Wainnailaihi Rojiun : Allah Ya Yi Wa Mawakin Hausa El-mu’az Rasuwa

Published

on

Allah Ya Yi Wa Mawakin Hausa El mu'az Rasuwa

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

Allah ya yi wa fitaccen mawaƙin Hausa a masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, El-mu’az Muhammad Birniwa, rasuwa kamar yanda Jaridar LEADSHIP HAUSA ta ruwaito a shafin ta sada zumunta na Facebook

Advertisement

Yan Kasuwa A Kano Sun Gudanar Da Addu’o’i Na Musamman Sakamakon Shafe Fiye Da Kwanaki 70 Basu Da Wutar Lantarki 

Kafin rasuwar haziƙin mawakin ya yi waƙoƙi da dama, kuma ɗan asalin ƙaramar hukumar Birniwa ne ta jihar Jigawa, an haife shi a jihar Kaduna inda anan ya taso, ya gudanar da rayuwarsa. Muna addu’ar Allah ya gafarta masa.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending