Connect with us

News

Gwamnatin Tarayya Ta Umarci A Rufe Makarantu 41 Na Unity Saboda Barazanar Tsaro

Published

on

tinubu 1

Gwamnatin Tarayya ta umarci a gaggauta rufe makarantu 41 na Federal Unity Colleges a fadin kasar saboda karuwar matsalolin tsaro.

A cikin wata takarda da Ma’aikatar Ilimi ta Tarayya ta fitar mai dauke da kwanan wata 21 ga Nuwamba, 2025, an umurci dukkan makarantu da abin ya shafa da su rufe nan take.

Advertisement

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending