News
Shugaban Majalisar Dokokin Kebbi Muhammad Zuru Ya Mutu A Ƙasar Masar
Shugaban majalisar dokokin Jihar Kebbi da ke arewacin Nijeriya, Alhaji Muhammad Zuru, ya mutu ranar Litinin a wani asibiti da ke ƙasar Masar.
Advertisements
Advertisements
Wata sanarwa da Murtala Diri, jami’i a majalisar dokokin ya fitar, ta ce Alhaji Muhammad Zuru, wanda aka fi sani da suna Lifiddan Zuru, ya rasu ne a yayin da yake jinya.
Advertisements
Advertisements
Advertisements
Sanarwar ta ƙara da cewa nan ba da jimawa ba za a sanar da shirye-shiryen jana’izarsa.
Advertisements
-
News1 day ago
Jam’iyyar Labour Party Ta Yi Alkawarin Kafa Hukumar Kula Da Hayar Gidaje A Kano
-
News3 days ago
Shettima @60: Haƙurinsa, Biyayyarsa Sun Taimaka Wajen Ciyar Da Manufofin Shugaba Tinubu Gaba — Kwankwaso
-
News6 days ago
KANO:’Yan Mata Uku ’Yan Gida Ɗaya Sun Mutu A Kifewar kwale-kwale A Tiga
