News
Shugaban Majalisar Dokokin Kebbi Muhammad Zuru Ya Mutu A Ƙasar Masar
Shugaban majalisar dokokin Jihar Kebbi da ke arewacin Nijeriya, Alhaji Muhammad Zuru, ya mutu ranar Litinin a wani asibiti da ke ƙasar Masar.
Advertisements
Advertisements
Wata sanarwa da Murtala Diri, jami’i a majalisar dokokin ya fitar, ta ce Alhaji Muhammad Zuru, wanda aka fi sani da suna Lifiddan Zuru, ya rasu ne a yayin da yake jinya.
Advertisements
Advertisements
Advertisements
Sanarwar ta ƙara da cewa nan ba da jimawa ba za a sanar da shirye-shiryen jana’izarsa.
Advertisements
-
Opinion4 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News6 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News2 days ago
Gwamna Abba Ya Ayyana Murtala Sule Garo A Matsayin Wanda Zai Yi Masa Takarar Mataimakin Gwamna A Zaɓen 2027
