News
NAJERIYA A YAU: Shekara 23 Da Mulkin Dimokuradiyya: Ina Aka Kwana?
Daga mujahid danlami garba
Ranar 12 ga Yuni, 2022 mulkin dimokuradiyya ke cika shekara 23 ba tare da katsewa ba a Najeriya.
shin a tsawon wadannan shekaru, idan an saka kasar a fai-fai, cigaba aka yi ko kuma baya aka koma? Mene ne ake bukatar a gyara a tsarin dimokuradiyya a Najeriya?
Wutar Lantarki Ta Sake Daukewa A Najeriya Gaba Daya
’Yan Najeriya sun tofa albarkacin bakinsu kan yadda suke kallon yanayin mulkin kasar, sannan mun tuntubi masana domin sanin abin da ya kamata a gyara a tafiyar mulkin kasar.
Source daily trust
-
News2 days ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News2 days ago
Zaben 2027: INEC Ta Amince Da Atiku Abubakar, ‘Yan Takarar ADC 470
