News
An nada sabon Sarkin Kwatarkwashi
Daga Khadija Abdullahi Mahmud
Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewacin Najeriya ta sanar da nadin Alhaji Garba Ahmad Bunu a matsayin sabon Sarkin Kwatarkwashi.
PDP ta kafa kwamitin nemo wa Atiku mataimaki
Sanarwar nadin da aka fitar ranar Talata na dauke ne da sa hannun Sakataren Gwamnatin jihar ta Zamfara Kabiru Balarabe Sardauna.
Sabon Sarkin da ne ga marigayi Alhaji Ahmad Umar, wanda ya rasu makon da ya gabata.
Marigayi Alhaji Ahmad Umar ya rasu ne bayan fama da rashin lafiya, yana da shekaru 93.
Ya hau mulki ne tun a ranar 17 ga watan Maris din 1961, shekaru 61 ke nan yana mulki.
-
News3 days ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion7 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News3 days ago
Zaben 2027: INEC Ta Amince Da Atiku Abubakar, ‘Yan Takarar ADC 470
