News
An Tsige Mataimakin Gwamnan Jihar Oyo
Daga Khadija Abdullahi Mahmud
Majalisar Dokokin Jihar Oyo ta tsige Mataimakin Gwamnan Jihar, Rauf Olaniyan daga mukaminsa a safiyar Litinin.
Majajlisar ta tsiga mataimakin gwamnan ne bisa shawarar kwamitin mutum bakwai da Babban Alkalin Jihar, Mai Shari’a Munta Abimbola, ya kafa domin bincikar shi kan aikata ba daidai ba.
Daukacin mambobi 23 da ke majalisar sun amince da tsigawar wadda ta fara aiki ne nan take.
Rahoton da kwamitin ya gabatar wa majalisar a ranar Litinin ya ce, an same da aikata duk laifuka uku da ake zargin shi.
(Source daily trust)
-
News2 days ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion6 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News2 days ago
Zaben 2027: INEC Ta Amince Da Atiku Abubakar, ‘Yan Takarar ADC 470
