Dakarun Sojin Najeriya sun kashe ’yan bindiga tara bayan sun yi artabu da su a Ƙaramar Hukumar Shanono ta Jihar Kano. Lamarin ya faru ne a...
Dakarun Rundunar Sojin Najeriya a ƙarƙashin Operation Hadin Kai sun kashe fiye da Ƴan ta’adda 21 a wani mummunan artabu da ya auku a ƙauyukan Sojir...
Dakarun sojin Najeriya karkashin rundunar Operation Hadin Kai sun dakile wani hari da ‘yan ta’addan ISWAP suka kai kan wani sansanin soji a yankin Mairari na...
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya aika wa Majalisar Dikin Duniya sakon jaje bisa kisan wata ma’aikaciyar jinkai ’yar kasar Habasha, Alem da wani soja...