News
Mahadi Aliyu: ‘Yan majalisa na son tsige ni daga mataimakin gwamnan Zamfara ne saboda na ƙi komawa APC
Daga kabiru basiru fulatan
Mataimakin gwamnan Zamfara, Mahdi Aliyu Gusau, wanda ake shirin tsigewa ya ce ana yi masa bita-da-ƙulli ne saboda ya ki bin gwamnan jihar Bello Matawalle zuwa jam’iyyar APC.
Ranar Litinin din nan ne kwamitin da babbar mai shari’a ta jihar ta kafa zai zauna don jin bahasin mataimakin gwamnan, game da wasu tuhume-tuhume da ake yi masa.
Sai dai yayin wannan hira da BBC, ya fito fili ya ce ba zai amsa gayyatar da aka yi masa ba, domin an saɓa doka wajen bin ka’idar tsige shi, kamar yadda kundin tsarin mulkin ƙasar ya yi tanadi.
-
Uncategorized7 days ago
Samar Da Zaman Lafiya, Ayyukan Ci Gaba Sun Isa Shugaba Tinubu Ya Samu Wa’adi Na Biyu — Kwankwaso
-
News6 days ago
Aƙalla Mutane 40 Sun Mutu Bayan Kifewar kwale-kwale A Sokoto
-
News2 days ago
Pantami Da Yaransa Sun Fantama Min Ƙarya, Domin Babu Inda Na Ba Shi Haƙuri, Inji Hajiya Naja’atu Muhammad
