Connect with us

News

A taron da shugabannin jam’iyyar PDP suka yi a Abuja.

Published

on

Advertisements
ads

Daga yasir sani abdullahi

 

 

Tsohon mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar ya baiyyana cewa.

Duk jam’iyyar da ta rasa mutum ko da daya ne, to wajibi ne ta nuna damuwar ta.

Yace amma duk mutumin da yake yi mata zagon kasa dole ta ji dadi idan ya fita.

Advertisement

Don haka su a jam’iyyar PDP suna murna da fitar duk wanda yayi musu zagon kasa musamman a zaben 2019an da ya wuce.

Atiku yace PDP jam’iyyar kowa ce ba ta wani mutum ba.

Wadan da suka kafa ta basu damka ta a hannun kowa ba ballantana yace ta sa ce.

Yace akwai mutanen kirki da yawa wadan da suke son shigowa cikin ta.
Amma sun ki shiga saboda ganin masu yi mata zqgon kasa a cikin ta.

Daga karshe Atiku ya roki ALLAH SWT yasa fitar su ta zama alkhairi ga Najeriya baki daya.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending