Connect with us

News

GOOD FRIDAY:Al’ummar Kiristocin Duniya na juyayin kashe Yesu Kiristi

Published

on

Daga Muhammad Muhammad zahraddin

Advertisements
Advertisements

 

 

 

Yau juma’a ce ranar Good Friday ko kuma Juma’a mai kyau, wanda al’ummar Kiristocin Duniya ke juyayin kashe Yesu Kiristi, wanda yake zuwa bayan kamala azumin da suka yi.
Dangane da tasirin wannan rana Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Fasto Yohanna Buru, daya daga cikin limaman Kirista dake Kaduna a Najeriya, kuma ga yadda zantawar su ta gudana.

Advertisements
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending