Connect with us

Politics

Muma ba zamu bari a yiwa wani inyamuri kamfe ba a arewacin kasar Najeriya” -Kungiyar matasan Arewa ta mayarwa Ohanaeze martani

Published

on

Daga yasir sani Abdullah 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Kungiyar matasan Arewacin Najeriya ta NYCN tace itama ba zata bari a cigaba da yiwa wani inyamuri kamfe ba a arewacin kasar nan.

Kuma Dai: EFCC ta sake gano wata Biliyan 90 da akanta Janar na kasa ya sata wanda yanzu yawan kudin da ake zargin ya sata sun kai Biliyan 170

Advertisement

Kungiyar ta bayyana hakan ne bayan da kungiyar kudancin kasar nan ta Ohanaeze Ndigbo ta bayyana cewa ba zata bari a yiwa dan arewa kamfe ba a Kudu masu gabashin kasar nan.

Inda kungiyar inyamuran tace ba zata bari a yiwa Atiku Abubakar kamfe ba wanda yaci zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP domin zabar shi da akayi kabilanci ne.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending