Connect with us

Politics

Sabon rikici ya kunno kai kan shugabanci a jam’iyyar APC

Published

on

ABDULLAHI ADAMU

Daga Maryam bashir musa 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Sabon rikici ya kunno kai a jam’iyyar APC mai mulki bayan mutum biyu daga cikin kwamitin gudanarwar jam’iyyar ya bukaci sauran mambobin kwamitin su bijirewa shugabancin Sanata Abdullahi Adamu.

 

Advertisement

A wata sanarwa da suka fitar jiya Talata, mataimakin shugaban kwamitin shiyyar arewa maso yamma, Salihu Mohammed Lukman da takwaransa na kudu maso yamma, Isaac Kekemeke sun gargadi Sanata Adamu kan yanke hukuncin bai-daya da sunan shugaba kasa, Muhammadu Buhari.

Yaƙin Ukraine na sake ta’azzara tsadar abinci a Najeriya’

Advertisement

 

Jaridun Najeriya na rawaito cewa an dage taron kwamitin har sau biyu ba tare da bayyana dalili ba ana tsaka da danbarwar siyasa.

Advertisement

 

Wadannan kananan rigingimun cikin gida na zuwa ne adaidai lokacin da ake dakon mutumin da zaɓen fitar da gwani na jam’iyyar zai tabbatar a matsayin ɗan takarar shugaban kasa.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending