Connect with us

News

Kotu a Legas ta yanke wa ɗan shekara 73 hukuncin zaman gidan yari na shekara 24

Published

on

Daga maryam bashir Musa 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Wata kotu a Jihar Legas ta yanke wa wani ɗan shekara 73 hukuncin zaman gidan yari na shekara 24 kan laifin almundahana.

Advertisement

 

Tun da farko hukumar EFCC da ke yaƙi da cin hanci da rashawa a Najeriya ce ta gurfanar da shi a kotu kan zarge-zarge tara ciki har da batun bayar da cakin banki na bogi da satar miliyan 71.

Advertisement

 

Ana zarginsa ne da damfarar wani kamfani mai suna Nepal Oil and Gas Services Limited a wani ciniki da ya shafi sayar da wani fili a Onitsha da ke Jihar Anambra.

Advertisement

 

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending