Connect with us

News

Koriya ta Arewa zata sake gwada makamin nukliya

Published

on

Daga Sulaiman ado Ahmed 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Hukumar kula da makamashin Nukiliya ta MDD ta ce Koriya ta Arewa na shirin gudanar da wani gwajin makamin nukiliya.

 

Advertisement

Koriyan dai ta taba gudanar da gwajin makamin a 2017.

 

Advertisement

Shugaban hukumar makamashin Rafael Grossi,ya ce akwai alamomi da ke nuna an buɗe cibiyar da ake gwajin.

 

Advertisement

A shekaru huɗu da suka gabata Koriya ta Arewa ta ce ta rufe cibiyar, wato wurin da take gwajin nukiliya.

 

Advertisement

Mista Grossi, ya ce fashewar za ta ci karo da kudurorin kwamitin sulhu na Majalisar Dinkin Duniya,kuma zai haifar da ‘ babbar damuwa’.

 

Advertisement

A tsawon makwanni ana ta fargabar cewa Pyongyang na shirin gudanar da wani gwajin makamin nukiliya.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending