Connect with us

News

An kama wasu matasa da ake zargi da satar turƙeƙen ragon Sallah

Published

on

Daga yasir sani Abdullah

 

 

Advertisement

 

Jami’an ‘yan sandan jihar Ogun sun kama wasumatasa biyubisa zargin satar ragon Sallar wani mutum Sadiq Abolore wanda kudinsa ya kai Naira 120,000.

Advertisement

Gwamnati Ta San Za A Kai Harin Kuje, Ta Ki Yin Komai —Tukur Mamu

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Mista Abimbola Oyeyemi ne ya bayyana kama wadanda ake zargin.

Advertisement

Oyeyemi ya ce “An kama wadanda ake zargin ne biyo bayan rahoton da Sadik Abolore ya kai hedikwatar ƴan sanda da ke Ogijo.

Ya ce yanzu haka za a ci gaba da gudanar da bincike kafin gurfanar da su a gaban kotu.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending