News
Zargin Batanci: Lauyan Abduljabbar Ya Fice Daga Kotu A Fusace
Daga kabiru basiru fulatan
Lauyan da ke kare malamin daga zargin batanci ga Manzon Allah (SAW), ya bar kotun cikin hargowa da bacin rai.
An kama wasu matasa da ake zargi da satar turƙeƙen ragon Sallah
Lauyan malamin, Barista Dalhatu Shehu Usman, ya fice daga kotun cikin fushi ne bisa zargin kotu ta ki ba shi dama ya yi suka ga masu gabatar da kara a lokacin da suke yi wa wanda malamin tambayoyi.
Hakan ta faru ne a zaman kotun da aka gudanar ranar Alhamis.
Karin bayani na tafe.
Advertisements
