Connect with us

News

Zargin Batanci: Lauyan Abduljabbar Ya Fice Daga Kotu A Fusace

Published

on

Daga kabiru basiru fulatan 

 

 

 

 

Lauyan da ke kare malamin daga zargin batanci ga Manzon Allah (SAW), ya bar kotun cikin hargowa da bacin rai.

Advertisement

An kama wasu matasa da ake zargi da satar turƙeƙen ragon Sallah

Lauyan malamin, Barista Dalhatu Shehu Usman, ya fice daga kotun cikin fushi ne bisa zargin kotu ta ki ba shi dama ya yi suka ga masu gabatar da kara a lokacin da suke yi wa wanda malamin tambayoyi.

 

Hakan ta faru ne a zaman kotun da aka gudanar ranar Alhamis.

 

Karin bayani na tafe.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending