Connect with us

News

Ƴan fansho sun yi zanga-zanga a Taraba

Published

on

Daga kabiru basiru fulatan

 

 

Advertisement

 

Ɗumbin ƴan fansho sun gudanar da zanga-zanga a gidan gwamnatin jihar Taraba da ke Jalingo, saboda kin biyansu hakkokinsu.

Advertisement

Sun fito ne daga dukkan ƙananan hukumomin jihar bisa rakiyar ƴaƴansu da matansu.

Hadarin mota ya kashe mutum tara a kan hanyar Kaduna-Zaria

Advertisement

Tun da farko sun fara taruwa ne a shalkwatar kuniyarsu ta jihar daga bisani suka dunguma suka nufi fadar gwamnatin jihar suna rera wakokin neman a biya su haƙƙokin na su.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending