Connect with us

News

WHO ta ce korona na nan na bazuwa

Published

on

Shugaban WHO

Daga kabiru basiru fulatan 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Shugaban Hukumar Lafiya ta Duniya ya yi gargaɗin cewa jerin waɗanda suka kamu da cutar korona na nuna cewa har yanzu ba a kuɓuta daga annobar ba.

Gwamnatin Kano ta ƙwace lalatacciyar fulawa buhu 487

Advertisement

TedrosAdhanom Ghebreyesus ya ce cutar na ci gaba da yaɗuwa, don haka akwai buƙatar ƙasashe su ɗauki matakan ɗakile ta.

 

Advertisement

Ya ce, ya damu da yadda ake samun ƙaruwar kamuwa da cutar korona.

 

Advertisement

Wannan lamari yana ƙara takura tsarin kiwon lafiya dake cikin matsi, da ma su ma’aikatan lafiyar.

 

Advertisement

Yana jawabi ne a wajen taron kwamitin na WHO, wanda ya yanke hukuncin cewa har yanzu annobar na da haɗari ga lafiyar al’umma.

 

Advertisement

Kwamitin ya bayyana damuwa cewar an samu raguwar yin gwajin cutar a duk faɗin duniya, wanda hakan kuma ya shafi yadda ake sa ido a kan yaɗuwarta.

 

Advertisement

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending