Connect with us

News

YAU TAKE RANAR HAUSA TA DUNIYAR MU: Fadi alkhairi a wannan rana mune kan Gaba🙋

Published

on

Indaranka - labaran gaskiya

Daga  Muhammad Muhammad zahraddin

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Muna murna da Dogaro ga Allah maɗaukakin Sarki Da ya rayamu ba waninsa ba.

Advertisement

 

Al’ummar Hausa ta Hausawa Mu nufi kowa da alheri zaman lafiya ba da sharri ba.

Advertisement

 

Mu tashi mu gyara al’adu da ɗabi’u karamcin da aka sanmu dashi ba muyi ɓarna ba.

Advertisement

 

Mu haɗa kanmu duniya ta sanmu harshenmu na Hausa yayi nisa ba yawan kuka ba.

Advertisement

NBC ta janye dakatarwar da ta yi wa kafofin yaɗa labarai a Najeriya

Kowa ya tashi an sanmu da Sana’oin Dogaro dakai ko’ina ba zaman banza ba.

Advertisement

 

A duba makoma mutumci da karamcinmu da suturunmu na Hausa ba rusa gobe ba.

Advertisement

 

In muka farka adabinmu da zantukanmu su inganta tabbas ba zamuyi kuka ba.

Advertisement

 

Kowa ya duba Hausa ta Zama Babban Harshe a duniya kowa ya santa bada jayayya ba.

Advertisement

 

‘A shuka khairan Hausawa a wannan rana muyi abin alfahari ba ruguza Harshen ba.

Advertisement

 

Mu mika Komai ga Allah shi ya ɗaukaka Hausa da Hausawa Ba da Gazawa ba.

Advertisement

 

Duk zamu rabauta da Hausarmu muna tunkaho

Advertisement

A Duniya ba zamuyi nadama ba.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending