Connect with us

News

Kotun Koli Ta Kasar Kenya Ta Amince Da Nasarar William Ruto

Published

on

DAGA MARYAM BASHIR MUSA

 

 

 

 

Kotun kolin Kenya, a safiyar ranar Litinin, ta tabbatar da nasarar William Ruto a zaben shugaban kasar.

Advertisement

Kotun kolin a hukuncin da ta yanke na bai daya da babbar mai shari’a, Martha Koome, ta yi watsi da karar da madugun ‘yan adawa, Raila Odinga, ya shigar na kin amincewa da nasarar da Ruto ya samu a babban zaben kasar.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending