News
Kotun Koli Ta Kasar Kenya Ta Amince Da Nasarar William Ruto
DAGA MARYAM BASHIR MUSA
Kotun kolin Kenya, a safiyar ranar Litinin, ta tabbatar da nasarar William Ruto a zaben shugaban kasar.
Kotun kolin a hukuncin da ta yanke na bai daya da babbar mai shari’a, Martha Koome, ta yi watsi da karar da madugun ‘yan adawa, Raila Odinga, ya shigar na kin amincewa da nasarar da Ruto ya samu a babban zaben kasar.
Advertisements
-
Opinion4 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News6 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News2 days ago
Gwamna Abba Ya Ayyana Murtala Sule Garo A Matsayin Wanda Zai Yi Masa Takarar Mataimakin Gwamna A Zaɓen 2027
