Connect with us

News

Masu garkuwa da mutane sun bukaci kudin fansa domin sakin matafiya a Ondo

Published

on

Yan bindiga

DAGA MARYAM BASHIR MUSA 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Masu garkuwa da mutane da suka kama matafiya a hanyar Benin zuwa Ondo, sun bukaci a biya naira miliyan 90 domin sakin matafiyan.

Advertisement

Gidan Talabijin na Channel Tv a Najeriya ya ruwaito kwamishiniyar yada labaran jihar Ondo Mrs Bamidele Ademola- Olateju na bayyana hakan ga manema labarai.

Mutum 372 Sun Mutu Sakamakon Ambaliyar Ruwa —NEMA

Advertisement

Ta kara da cewa ya zuwa yanzu fasinjoji 18 ne ke hannun masu garkuwar, a yayin da tara suka kubuta.

A ranar Asabar ne dai aka kama matafiyan a kan hanyarsu ta komawa Ondo bayan wata jana’iza da suka halarta a bienin Benin jihar Edo.

Advertisement

 

 

Advertisement

BBC NEWS

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending