Connect with us

News

Hukumar EFCC ta kama mutane bakwai da ake zargi da damfarar Intanet a Benin

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAH 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Jami’an hukumar EFCC reshen jihar Benin, a ranar Juma’a 9 ga watan Satumba, 2022 sun kama wasu mutane bakwai da ake zargi da damfarar yanar gizo a garin Benin, jihar Edo.

An kama wadanda ake zargin ne a maboyarsu, biyo bayan bayanan sirri da aka samu game da zargin da ake yi musu na damfara ta intanet.

Advertisement

ICPC Ta Bayyana Yadda Tsohon Shugaban Sojoji Ya Wawure Naira Biliyan 4 , Ya Sayi Kadarori

Wadanda ake zargin dai su ne Akele Aisosa, Idemudia Lawson Osarodion, Daniel Chidube Emeka da kuma Ekoh Godswill.

Advertisement

Sauran sun hada da Junior Osagie, Idemudia Destiny Eghosa da Osaigbovo Lawrence.

Kayayyakin da aka samu a wurin kama su sun hada da: Mercedes Benz GLK 350 guda uku; daya Lexus RX 350; daya Mercedes Benz C400 AMG da iri daban-daban na waya

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending