Connect with us

News

Yan takarar mukaman gwamna 837 da na ‘yan majalisa 10,231 ne za su fafata a zaben 2023 – INEC

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Hukumar zabe mai zaman kanta a Najeriya INEC, ta wallafa sunayen ‘yan takara na mukaman gwamnonin jihohi da na ‘yan majalisun jihohin da za su shiga babban zaben kasar da za a yi a 2023.

Advertisement

Tun dai ranar Talata hukumar ta manna sunayen a ofisoshinta na jihohin kasar, amma a yammacin ranar Laraba ta wallafa dukkan sunayen a shafinta na intanet.

NABTEB Ta Saki Sakamakon Jarrabawar NBC/NTC Na 2022

Advertisement

Kwamishinan hukumar mai kula da yada labarai da ilmantar da masu zabe, Barista Festus Okoye ya sanar da haka cikin wata sanrwa da ya fitar:

“A takaice jam’iyyun siyasa 18 sun gabatar da ‘yan takara 837 da kuma mataiamakansu a zabukan gwamnoni 28 da za a ayi a watan Fabrairun 2023. Ga zabukan ‘yan majalisar jihohi, ‘yan takara 10,231 ne ke shirin fafatawa kan kujeru 993.

Advertisement

Ya kuma ce jerin sunayen, wanda ya kai yawan shafi 894, an wallafa shi a shafin hukumar.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending