Connect with us

News

Donald trump ya zargi sabuwar gwamnatin america da Bata masa suna

Published

on

Donald trump

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI

 

Advertisement

Donald Trump ya miƙa buƙatar gaggawa ga Kotun Ƙolin Amurka da ke neman ta hana kwamitin Majalisar Dokokin ƙasar mai rinjayen ‘yan Dimokrat, samun bayanan dukiyar da ya kamata ya biya wa haraji.

 

Advertisement

Mai Martaba Sarkin Dosso ya rasu yana da shekara 99

A makon jiya, wata kotun ɗaukaka ƙara ta tabbatar da hukunce-hukunce guda biyu na ƙaramar kotu da ke umartar tsohon shugaban ƙasar ya ba su bayanan dukiyar tasa.

Advertisement

Lauyoyin Mista Trump sun ce gaskiyar dalilan da suka sa ake neman bayanan harajinsa ita ce neman ɓata shi a siyasance, daidai lokacin da yake neman sake tsayawa takarar shugaban ƙasa.

Kwamitin Majalisar Dokokin mai ƙarfin faɗa-a-ji na neman bin diddigin kuɗaɗen harajinsa tun bayan da ya zama shugaban ƙasa na farko a cikin shekara 40 da ya ƙi fitar da irin waɗannan bayanai bainar jama’a.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending