Connect with us

News

Mai Martaba Sarkin Dosso ya rasu yana da shekara 99

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Allah ya yi wa Mai Martaba Sarkin Dosso, Djermakoye Maidanda Hamadou Seydou rasuwa.

 

Advertisement

Sarkin ya rasu ne yau Litinin yana da shekaru 99 a birnin Dosso da ke jamhuriyar Nijar.

Masu motocin bos na haya sun fara yajin aiki a Legas

Advertisement

Djermakoy Maidanda Hamadou Seydou shi ne Sultan na farko a masarautar ta Dosso .

 

Advertisement

Shi ne zarmakoye na 24 da ya hau karagar mulki a ranar 13 ga watan oktoba na shekara ta 2000.

 

Advertisement

An haife shi a ranar 8 ga watan Maris na 1923 a garin Dosso. Ya shiga makarantar Faramari a 1931, inda ya karanci sashen hada magunguna

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending