Connect with us

News

Ma’aikata sun rufe filin jirgin sama na Legas Filaye

Published

on

filin jirgin sama na Legas

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

An soke tashin jiragen da aka shirya tashinsu yau da safe a filin jirgin sama na Murtala Mohammed da ke Legas, sakamakon zanga-zangar ma’aikatan filayen jiragen sama.

Lamarin ya sanya fasinjojin da suka yi sammako domin yin tafiye-tafiye cikin kunci.

Advertisement

Shugaban hukumar tace fina finai na jahar kano zai ankwance da tsohuwar Jarumar kannywood

Su dai ma’aikatan filayen jiragen sama na zanga-zangar ne saboda korar wasu daga cikin mambobin kungiyarsu 34 daga aiki, da kamfanin Bi-Courtney Aviation Services Limited (BASL) ya yi.

Advertisement

Kungiyar ma’aikatan sun yi zargin korar wasu daga cikin ma’aikatan nata da kamfanin ya yi ba ya bisa tsarin doka.

A wata sanarwa da kamfanin jirgin sama na Ibom Air, ya aikewa fasinjojinsa ya ce wannan zanga-zanga ta shafi zirga-zirgasa na yau a ciki da wajen Legas.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending