Connect with us

News

Wani gini ya kama da wuta bayan fashewar wani abu a Legas

Published

on

Wuta

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Wani gini da ke kan titin Adeola Odeku a yankin Victoria Island na jihar Legas ya kama da wuta.

 

Advertisement

Gobarar ta tashi ne sakamakon wani injin janareto da ya kama da wuta da safiyar ranar Talata.

Yadda rikici ya ɓarke tsakanin Doguwa da Garo a taron APC a Kano

Advertisement

Wani shaida ya fada wa Jaridar The Cable a Najeriya cewa wata motar fasinja dauke da mutum uku ta kama da wutar bayan da ta tsaya a gefen ginin da ke ci da wutar.

 

Advertisement

Wutar ta shafi ababen hawa da wasu gine-ginen da ke kusa da inda lamarin ya faru.

 

Advertisement

Yayin da ya ke tabbatar da faruwar lamarin mai magana da yawun hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar Legas LASEMA Nosa Okunbor, ya ce jami’an su na wajen da wutar ta kama domin kubutar da wadanda lamarin ya rutsa da

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending